
Table of Contents
Tarihin
Tarihin Haihuwarsa da Kuma Kurciya
Karatunsa
Ya fara karatu ne a wata makarantar firamaren da ake kira da Khairul Bariyya Primary school wadda take a cikin garin kano a shekarar (1978 – 1983).
Daga nan kuma bayan kammala ta sai ya tafi zuwa secondary inda yayi (H.I.S) a wata sakandiren sahuci wadda take a garin kano a shekarar 1987 a nan ne yayi karamar sakndire.
Sai kuma ya wuce babbar sakandire a ta ilimi mai zurfi a Gwale wato (Senior Islamic Studies) inda Cikin Ikon Allah ya samu gamawa da Distinction a cikin shekara ta 1980.
Karatun Jami’a
Malam ya samu digirinsa na farko da First Class a jami’ar da ke garin madina a saudiyya inda ya karanta B.A Hadith and Islamic Studies a shekarar 1994.
Ya kuma yi Masters na M.A Hadith and Islamic Studies inda nan ma ya fita da First Class a shekarar 2000.
Kuma daga bisani sai ya wuce zuwa Digiri na Ukku wato PHD inda ya kammala shi a shekarar 2005.da Distinction.
Tattanawar da akai da shi a BBC Hausa
Da’awarsa
Malam ya kasance daga Cikin manyan malamai da suka shahara a fadin africa dama duniya bakidaya inda a Nigeriya yana gabatar da karatuttukansa a masalatai kamar su masallacin kandahar, masallacin kwallaga dama sauransu
Author Profile

Latest entries
Kimiyya da FasahaSeptember 22, 2023Wuraren da Zaka Samu Kayan Kere-Keren da Kake Bukata
Wayar HannuJuly 17, 2023Yadda Ake Amfani da WPS Software
Wayar HannuJuly 4, 2023Yadda Zaka Zama Dillalin Yanar Gizo
Wayar HannuJuly 3, 2023Yadda Ake Samun Aiki Online ta Hanyar Linkedin